Service to Humanity

Post Counts

ads header

Monday, May 26, 2025

Gwamnatin tarayya ƙarƙashin jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fara biyan bashin ƙarin albash

 


Gwamnatin tarayya ƙarƙashin jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fara biyan bashin ƙarin albashi na ₦35,000 ga ma'aikata

gwamnatin ta yi wannan ƙarin albashi ne domin rage wa ma'aikatan raɗaɗin ƙuncin rayuwar da suka shiga bayan cire tallafin man fetur .

No comments:

Post a Comment